Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Gambia ta sanar da ranar Ashura a matsayin ranar hutu a hukumance a fadin kasar.
Lambar Labari: 3486199 Ranar Watsawa : 2021/08/13
Bangaren kasa da kasa, ana ci gaba da gudanar da tarukan mauldin manzon Allah a birane daan-daban na kasar Senegal.
Lambar Labari: 3482140 Ranar Watsawa : 2017/11/26
Isamati Ya Bayyana Cewa:
Bangaren kasa da kasa, shugaban karamin ofishin jakadancin Iran a kasar Senegal ya bayyana cewa an gudanar da taron hadin gwiwa kan matayin Alhul bait (AS) na sufaye.
Lambar Labari: 3481520 Ranar Watsawa : 2017/05/16
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taro mai taken ahlul bait (AS) da matsayinsu a cikin addinin muslunci a kasar Senegal.
Lambar Labari: 3481493 Ranar Watsawa : 2017/05/08